A torching heart true live story

Ga wani labarin da zan so ka karanta. Wata baiwar Allah ta turo min ILIMIN RAYUWA ACIKIN LABARIN Wani mutum ne yai mafarki yana cikin daji yanata faman tsala gudu kuma ga zaki yana binsa abaya suna ta tsere baiyi aune ba kawai sai yaji shi ya fada wata katuwar rijiya amma kafin ya kai kasan rijiyar sai ya samu sa a ya rike wani reshen bishiya dake cikin rijiyar yana rikewa kawai sai yaduba kasan rijiyar kawai sai yaga wani katon miciji ya fasakai ya fito da dafin bakinsa yana jiran fadowarsa kawai sai yaji reshen bishiyar da Yakama yana niyyar karyewa yana dubawa kawai sai yaga ashe wasu berayene guda biyu da fari da baki suke cinye reshen da yake rike da shi kawai yana juyawa gefen hagunsa kawai sai yaga xuma da kayan marmari kawai sai ya manta da irin bala in da yake ya Fara cin wayannan kayan marmarin Wannan shine misalin Da :: Imamu malik ::ya bayar akan duniya ::::: Wannan zakin da kaga yana bin mutumin misalin mutuwace yadda takebin Kowane mutum ::::Wannan reshen bishiyar da Yakama shine misalin rayuwar Kowane mutum::::Wadannan berayen guda biyu Baki da fari sune misalin Rana da wata ma ana kullum suna cinye maka yawan kwanakinka aduniya ::::Wadannan kayan marmarin kuma daka kegani shine misalin jindadin duniya da Yake mantar da bawa komawa ga Allah :::::Wannan micijiyar kuma itace misalin kabari da bala in da Yake cikinsa ::::tabbas wannan Al amari yana kan Kowane bawa in banda wanda ya tsaya ya gyara tsakaninsa da Allah :::::Allah ubangiji yasa mudace ameeen::::::Duk mai kaunar Allah da manzonsa idan y kàranta to ya turawa group 3 ko 2

Comments

Popular posts from this blog

ZAKAT AL - FITR

Magungunan sanyi ingantattu

Sirrin kaza